Mark 7:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ci gaba, “Abin da yake fitowa daga mutum ne yake ƙazantar da shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثِيغَبَدَ ثٜىٰوَ «أَبِنْ دَيَكٜىٰ ڢِتُواْوَ دَغَ ثِكِنْ مُتُمْ، شِينٜىٰ يَكٜىٰ ڧَظَنْتَرْدَ مُتُمْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma ce, “Abin da yake fita daga cikin mutum yake ƙazanta shi.