Mark 7:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce mata, “Saboda irin wannan amsa, ki tafi, aljanin ya rabu da diyarki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰمَتَ «سَبُواْدَ وَنَّنْ أَمْسَ دَ كِكَ بَايَرْ، كِتَڢِے غِدَا، أَلْجَنِنْ يَرَبُ دَ یَرْكِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce mata, “Saboda wannan magana taki, koma gida, aljanin, ai, ya rabu da 'yarki.”