Mark 7:33 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan da ya jawo shi gefe, sai Yesu ya sa yatsotsinsa a kunnuwan mutumin, ya tofa miyau ya kuma taɓa harshen mutumin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَجَا كُرْمَنْ غٜىٰڢٜىٰ عِنْدَ بَا كُواْوَ، سَيْ يَسَا يَڟُنْسَ عَكُنُّوَنْسَ، يَتُواْڢَ مِيَنْ، يَكُمَ تَٻَ هَرْشٜىٰنْسَ دَ مِيَونْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ɗauke shi suka koma waje ɗaya, rabe da taron, ya sa yatsotsinsa a kunnuwansa, ya tofar da yau, ya kuma taɓa harshensa.