Mark 7:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka, Farisiyawa da malaman dokoki suka tambayi Yesu, suka ce, “Don me almajiranka ba sa bin al’adun dattawa, a maimakon haka suna cin abinci da hannuwa marasa tsabta?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢَرِسِيَاوَا دَ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى سُكَ تَمْبَيِ عِيسَىٰ «دُوانْمٜىٰ أَلْمَجِرَنْكَ بَاسَ بِنْ أَلْعَادُنْ دَتَّاوَا عَمَّا سُنَ ثِنْ عَبِنْثِ دَ حَنُّوَ مَرَسَ ڟَبْتَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Farisiyawa da malaman Attaura suka tambaye shi, “Don me almajiranka ba sa bin al'adun shugabanni, sai su riƙa cin abinci da hannuwa marasa tsarki?”
Recommended Reading