Mark 8:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A kwanakin nan wani taro mai girma ya taru. Tun da yake ba su da abin da za su ci, sai Yesu ya kira almajiransa ya ce,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَݣُونَكِنْنَنْ، سَيْ تَارُواْ مَيْ يَوَنْ غَسْكٜىٰ يَسَاكٜىٰ حَطُوَ؞ تُنْدَ بَاسُدَ أَبِنْدَ ذَاسُثِ، عِيسَىٰ يَكِرَا أَلْمَجِرَنْسَ وُرِنْسَ يَثٜىٰ مُسُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A lokacin nan da wani taro mai yawan gaske ya sāke haɗuwa, ba su kuwa da abinci, sai ya kira almajiransa, ya ce musu,