Mark 8:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ina jin tausayin mutanen nan, kwanansu uku ke nan tare da ni, kuma ba su da abin da za su ci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنَ جِنْ تَوْسَيِنْ جَمَعَرْ نَنْ، دُوانْ يَوْ ݣُونَ عُكُ كٜىٰنَنْ سُنَ تَرٜىٰدَنِ، كُمَ بَاسُدَ عَبِنْثِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ina jin tausayin wannan taro, don yau kwanansu uku ke nan a guna, ba su da wani abinci.