Mark 8:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya sāke ɗibiya hannuwansa a idanun mutumin, sai idanunsa suka buɗe, ya sami gani, ya kuma ga kome sarai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَسَاكٜىٰ تَٻَ إِدَانُنْ مُتُمِنْ؞ مُتُمِنْ يَظُبَ عِدُواْ، عِدَنُونْسَ كُوَ سُكَ وَرْكٜىٰ، سَيْ يَغَ كُواْمٜىٰ سَرَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya sāke ɗora hannu a idanunsa. Makahon kuwa ya zura ido ƙwar, ya warke, ya ga kome garau.