Mark 8:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya fara koya musu cewa, dole Ɗan Mutum yă sha wahaloli da yawa, dattawa, manyan firistoci da malaman dokoki kuma su ƙi shi. Dole kuma a kashe shi, bayan kwana uku kuma, yă tashi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ لُواْكَثِنَّنْ، عِيسَىٰ يَڢَارَ كُواْيَ مُسُ يَدَّ طَنْ مُتُمْ ذَيْ شَا وُيَ إِرِ إِرِ؞ شُوغَبَنِّنْ جَمَعَ دَ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى ذَاسُڧِيشِ، حَرْ عَكَشٜىٰشِ، بَايَنْ ݣُونَ عُكُ كُمَ ذَيْ تَاشِ دَ رَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya fara koya musu, cewa lalle ne Ɗan Mutum ya sha wuya iri iri, shugabanni, da manyan firistoci, da malaman Attaura su ƙi shi, har a kashe shi, bayan kwana uku kuma ya tashi da rai.