Mark 8:33 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma da Yesu ya juya ya dubi almajiransa, sai ya tsawata wa Bitrus ya ce, “Tashi daga nan Shaiɗan! Ba ka da al’amuran Allah a zuciyarka, sai na mutane.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِيسَىٰ يَجُويَ يَدُوبِے سَوْرَنْ أَلْمَجِرَنْ، يَڟَاوَتَاوَ بِتْرُسْ يَثٜىٰ «كَرَبُ دَنِے، كَيْ شَيْطَنْ! كَنَ تُنَانِ كَمَرْ مُتُمْ نٜىٰ، بَكَمَرْ اللَّهْ بَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma da Yesu ya waiwaya ya ga almajiransa, ya tsawata wa Bitrus ya ce, “Ka yi nesa da ni, Shaiɗan! Ba ka tattalin al'amuran Allah sai na mutane.”