Mark 8:38 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk wanda ya ji kunyata, da na kalmomina a wannan zamani na fasikanci da zunubi, Ɗan Mutum ma zai ji kunyarsa lokacin da ya shiga cikin ɗaukakar Ubansa, tare da tsarkakan mala’iku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْ وَنْدَ يَكٜىٰ جِنْ كُنْيَاتَادَ كُنْيَرْ مَغَنَاتَ أَوَنَّنْ زَامَانِ مَرَرْ أَمِنْثِ دَ كُمَ مَيْ يَوَنْ ذُنُوبِ، طَنْ مُتُمْ مَا ذَيْجِے كُنْيَرْسَ أَ لُواْكَثِنْ دَ ذَيْذُواْ ثِكِنْ طَوْكَكَرْ عُبَنْسَ تَرٜىٰدَ مَلاَىِٕكُ مَاسُ ڟَرْكِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk wanda zai ji kunyar shaida ni da maganata a wannan zamani na rashin amana da yawan zunubi, Ɗan Mutum ma zai ji kunyar shaida shi, sa'ad da ya zo da ɗaukakar Ubansa tare da mala'iku tsarkaka.”