Mark 9:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kuma ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, waɗansu da suke tsattsaye a nan ba za su mutu ba, sai sun ga mulkin Allah ya bayyana da iko.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَكُمَثٜىٰ مُسُ «غَسْكِيَ، إِنَ غَيَ مُكُ، أَݣَويْ وَطَنْسُ دَسُكٜىٰ ڟَيٜىٰ أَنَنْ وَطَنْدَ بَذَاسُ مُتُ بَ، سَيْ سُنْغَ مُلْكٍ اللَّهْ يَبَيَّنَ دَ إِيكُواْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce musu, “Hakika, ina gaya muku, akwai waɗansu tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba, sai sun ga Mulkin Allah ya bayyana da iko.”