Mark 9:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya ne, Iliya zai zo da fari, yă kuma mayar da dukan abubuwa. Don me kuma aka rubuta cewa, dole Ɗan Mutum yă sha wahala sosai, kuma a ƙi shi?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «غَسْكِيَ نٜىٰ أَنَّبِے إِلْيَاسُ ذَيْ ڢَارَ ذُوَا دُواْمِنْ يَشِرْيَ كُواْمٜىٰ؞ عَمَّا أَنْكُمَ رُبُوتَ عَثِكِنْ مَغَنَرْ اللَّهْ ثٜىٰوَ طَنْ مُتُمْ ذَيْشَا وُيَ إِرِ إِرِ، ذَاعَ كُمَ وُلَڧَنْتَ شِ؞ كُواْ بَهَكَبَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce musu, “Lalle ne Iliya ya fara zuwa ya raya dukan abubuwa. Yaya kuwa yake a rubuce a kan Ɗan Mutum, cewa zai sha wuya iri iri, a kuma wulaƙanta shi?