Mark 9:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ruhun ya yi ihu, ya buge shi da ƙarfi da farfaɗiya, ya fita. Yaron ya kwanta kamar matacce, har mutane da yawa suka ce, “Ai, ya mutu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَلْجَنِنْ كُوَ يَيِ إِيهُ، يَكُمَ جِجِّغَ يَرُوانْ سُواْسَيْ، سَعَنً يَڢِتَ؞ يَرُوانْ كُمَ يَݣُونْتَ كَمَرْ غَاوَا، حَرْ مَا يَوَنْثِنْ مُتَنٜىٰ سُكَثٜىٰ «أَيْ، يَمُتُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan aljanin nan ya yi ihu, sai ya buge shi da gaske, jikinsa na rawa, ya rabu da shi. Yaron kuma ya zama kamar matacce, har ma yawancin mutane suka ce, “Ai, ya mutu!”