Mark 9:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a ɓoye, suka ce, “Me ya sa ba mu iya fitar da shi ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَشِغَ ثِكِنْ غِدَا، أَلْمَجِرَنْسَ سُكَ تَمْبَيٜىٰشِ عَٻُواْيٜىٰ، سُكَثٜىٰ «دُوانْمٜىٰ مُو مُكَ كَاسَ ڢِتَرْدَ رُوحٌ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a keɓe suka ce, “Me ya sa mu muka kasa fitar da shi?”