Mark 9:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
gama yana koya wa almajiransa. Ya ce musu, “Za a ci amanar Ɗan Mutum, a ba da shi ga hannun mutane. Za su kashe shi, bayan kwana uku kuma zai tashi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ يَنَ كُواْيَوَ أَلْمَجِرَنْسَ ثٜىٰوَ «ذَاعَ بَادَ طَنْ مُتُمْ غَ حَنُّنْ مُتَنٜىٰ، ذَاسُ كُوَ كَشٜىٰشِ؞ بَايَنْ ݣُونَ عُكُ كُمَ ذَيْ تَاشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
domin yana koya wa almajiransa ne, yana ce musu, “Za a ba da Ɗan Mutum ga mutane, za su kuwa kashe shi, sa'ad da aka kashe shi kuma, bayan kwana uku zai tashi.”