Mark 9:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bitrus ya ce wa Yesu, “Rabbi, ya yi kyau da muke nan. Bari mu kafa bukkoki guda uku, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بِتْرُسْ يَثٜىٰ وَ عِيسَىٰ «مَلَمْ، يَيِݣَوْ دَمُكٜىٰ نَنْ، بَرِ مُيِ بُكُّواْكِ عُكُ، طَيَ دُواْمِنْكَ، طَيَ دُواْمِنْ أَنَّبِے مُوسَٰى، طَيَ كُمَ دُواْمِنْ أَنَّبِے إِلْيَاسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Bitrus ya sa baki, ya ce wa Yesu, “Ya Ubangiji, ya kyautu da muke nan wurin, mu kafa bukkoki uku, ɗaya taka, ɗaya ta Musa, ɗaya kuma ta Iliya.”