Matthew 1:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za tă haifi ɗa, za ka kuma sa masa suna Yesu, gama shi ne zai ceci mutanensa daga zunubansu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاتَ حَيْڢِ طَا، ذَاكَسَا مَسَ سُونَ عِيسَىٰ دُواْمِنْ شِينٜىٰ ذَيْثٜىٰثِ مُتَنٜىٰنْسَ دَغَ ذُنُبَنْسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za ta haifi ɗa, za ka kuma sa masa suna Yesu, domin shi ne zai ceci mutanensa daga zunubansu.”