Matthew 10:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya kira almajiransa goma sha biyu wurinsa ya kuma ba su iko su fitar aljanu, su kuma warkar da kowace irin cuta da rashin lafiya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَكِرَوُاْ أَلْمَجِرَنْسَ غُواْمَشَا بِيُ، يَابَاسُ إِيكُواْ سُڢِتَرْدَ ڧَظَامَنْ رُوحُواْحِ سُوَرْكَرْدَ كُواْوَنٜىٰ إِرِنْ ثِيوُاْ دَ رَشِنْ لَاڢِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya kira almajiransa goma sha biyu, ya kuma ba su ikon fitar da baƙaƙen aljannu, su warkar da kowace irin cuta da rashin lafiya.