Matthew 12:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya gane wannan, sai Yesu ya janye daga wurin. Da yawa suka bi shi, ya kuwa warkar da dukan masu ciwonsu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَغَانٜىٰ حَكَ، سَيْ يَبَرْ وُرِنْ؞ سَيْ مُتَنٜىٰ دَيَوَ سُكَبِيشِ، يَا كُوَ وَرْكَرْ دَسُو دُكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya gane haka, ya tashi daga nan. Sai jama'a da yawa suka bi shi, ya kuwa warkar da su duka.