Matthew 12:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan mutane suka yi mamaki, suka ce, “Wannan Ɗan Dawuda ne kuwa?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْ دُكَ سُكَيِ مَامَاكِ سُكَثٜىٰ «شِنْ، بَ وَنَّنْ شِينٜىٰ طَنْ دَاوُدَ بَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutane duk suka yi al'ajabi, suka ce, “Shin, ko wannan shi ne Ɗan Dawuda?”