Matthew 12:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ina gaya muku cewa mutane za su ba da lissafi a ranar shari’a a kan kowace kalmar banza da suka faɗa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنَ غَيَ مُكُ، دُكْ مَغَنَرْ بَنْظَ دَ مُتَنٜىٰ سُكَيِ، ذَاسُ بَادَ لِسَّڢِنْتَ أَ رَانَرْ شَرِيعَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ina dai gaya muku, a Ranar Shari'a duk hululun da mutum ya yi, za a bincike shi.