Matthew 12:38 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan waɗansu Farisiyawa da malaman dokoki suka ce masa, “Malam, muna so mu ga wata alama mai banmamaki daga gare ka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ وَطَنْسُ دَغَ ثِكِنْ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى دَ ڢَرِسِيَاوَا سُكَثٜىٰ مَسَ «مَلَمْ، مُنَسُواْ كَنُونَ مَنَ وَتَ بَبَّرْ عَلَمَرْ دَ ذَاتَ بَيَّنَ إِيكُوانْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗansu malaman Attaura da Farisiyawa suka amsa masa suka ce, “Malam, muna so mu ga wata alama daga gare ka.”