Matthew 13:57 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka ji haushinsa. Amma Yesu ya ce musu, “Sai a garinsa da kuma a gidansa na kaɗai annabi ba ya samun girma.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَجِ هَوْشِنْسَ؞ عَمَّا عِيسَىٰ يَثٜىٰ مُسُ «أَيْ، أَنَّبِے بَايَ رَسَ دَرَجَ سَيْدَيْ أَغَرِنْسَ دَ كُمَ ثِكِنْ غِدَنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka yi tuntuɓe sabili da shi. Amma Yesu ya ce musu, “Ai, annabi ba ya rasa girma sai dai a garinsu da kuma a gidansu.”