Matthew 15:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai almajiran suka zo wurinsa suka ce, “Ka san cewa Farisiyawa ba su ji daɗi sa’ad da suka ji wannan ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَلْمَجِرَنْ سُكَذُواْ وُرِنْسَ سُكَثٜىٰ مَسَ «كَسَنْ ڢَرِسِيَاوَا سُنْجِ هَوْشِ دَ سُكَجِ مَغَنَرْ نَنْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai almajiran suka zo suka ce masa, “Ka san Farisiyawa sun ji haushi da suka ji maganan nan?”