Matthew 15:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma abubuwan da suke fitowa ta baki suna fitowa ne daga zuciya, su ne kuma suke ƙazantar da mutum.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا أَبِنْدَ يَكٜىٰ ڢِتُواْوَ دَغَ بَاكِ دَغَ ذُوثِيَا يَكٜىٰ ڢِتُواْوَ؞ شِينٜىٰ كُوَ يَكٜىٰ ڧَظَنْتَرْدَ مُتُمْ أَغَبَنْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma abin da ya fito ta baka, daga zuci yake, shi ne kuwa yake ƙazantar da mutum.