Matthew 15:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Me ya sa almajiranka suke karya al’adun dattawa? Ba sa wanke hannuwansu kafin su ci abinci!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«دُوانْمٜىٰ أَلْمَجِرَنْكَ سُكٜىٰ كَرْيَ أَلْعَادَرْ دَتَّاوَا؟ غَمَا بَاسَ وَنْكٜىٰ حَنُّ كَاڢِنْ سُثِ عَبِنْثِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Don me almajiranka suke keta al'adun shugabanni? Domin ba sa wanke hannu kafin su ci abinci.”