Matthew 15:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Barin wurin ke nan, sai Yesu ya janye zuwa yankin Taya da Sidon.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَا بَرْ وُرِنْ كٜىٰنَنْ يَا تَڢِے يَنْكِنْ بِرَنٜىٰنْ تَيَ دَ سِدُوانْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya tashi daga nan, ya tafi zuwa ƙasar Taya da Sidon.