Matthew 15:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu bai ce mata uffam ba. Saboda haka almajiransa suka zo wurinsa suka roƙe shi suka ce, “Ka kore ta tă tafi, tana ta binmu tana damunmu da ihu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ بَيْ ثٜىٰمَتَ كُواْمٜىٰبَ؞ سَيْ أَلْمَجِرَنْسَ سُكَذُواْ سُكَ ضُواْڧٜىٰشِ، سُكَثٜىٰ «كَكُواْرٜىٰتَ! دُواْمِنْ تَنَ بِنْمُ تَنَ دَامُنْمُ دَ إِيهُ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma bai ce da ita kanzil ba. Sai almajiransa suka zo suka roƙe shi, suka ce, “Sallame ta mana, tana binmu tana cika mana kunne da kuka.”