Matthew 15:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai macen ta zo ta durƙusa a gabansa ta ce, “Ubangiji, ka taimake ni!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا تَذُواْ تَدُرْڧُسَ أَغَبَنْسَ، تَثٜىٰ « عُبَنْغِجِ ، كَتَيْمَكٜىٰنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ta zo ta durƙusa a gabansa, ta ce, “Ya Ubangiji, ka taimake ni mana!”