Matthew 15:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta amsa, ta ce, “I, Ubangiji, amma karnuka ma sukan ci gutsattsarin da sukan fāɗi daga teburin maigidansu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تَاثٜىٰ «عِ، عُبَنْغِجِ ، عَمَّا كُواْ كَرْنُكَ مَا سُكَنْ لَشٜىٰ سَوْرَنْ عَبِنْثِنْ دَيَكٜىٰ ڢَاطُوَ دَغَ تٜىٰبُرِنْ مَاسُ غِدَنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ta ce, “I, haka ne, ya Ubangiji, amma ai, karnuka sukan ci suɗin 'ya'ya.”