Matthew 16:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Yesu ya zo yankin Kaisariya Filibbi, sai ya tambayi almajiransa ya ce, “Wa mutane suke ce da Ɗan Mutum?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ دَ عِيسَىٰ يَذُواْ يَنْكِنْ كَيْسَرِيَ ڢِلِبِے، سَيْ يَتَمْبَيِ أَلْمَجِرَنْسَ يَثٜىٰ «وَ مُتَنٜىٰ سُكٜىٰثٜىٰوَ طَنْ مُتُمْ يَكٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, da Yesu ya shiga ƙasar Kaisariya Filibi, sai ya tambayi almajiransa ya ce, “Wa mutane suke cewa, Ɗan Mutum yake?”