Matthew 16:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka amsa, “Waɗansu suna ce Yohanna Mai Baftisma; waɗansu kuma suna ce annabi Iliya; har wa yau waɗansu suna ce Irmiya ne ko kuma ɗaya daga cikin annabawa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَثٜىٰ «وَطَنْسُ سُنَ ثٜىٰوَ يَحْيَى مَيْ بَڢْتِسْمَ، وَطَنْسُ كُمَ إِلْيَاسُ، وَطَنْسُ كُمَ إِرْمِيَ، كُواْ كُمَ طَيَ دَغَ ثِكِنْ أَنَّبَاوَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka ce, “Waɗansu suna cewa, Yahaya Maibaftisma, waɗansu kuwa Iliya, waɗansu kuma Irmiya, ko kuwa ɗaya daga cikin annabawa.”