Matthew 16:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya gargaɗe almajiransa cewa kada su faɗa wa kowa shi ne Kiristi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَجَا وَ أَلْمَجِرَنْسَ كُنّٜىٰ سُواْسَيْ كَدَ سُغَيَ وَكُواْوَ ثٜىٰوَ شِينٜىٰ أَلْمَسِيحُ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya kwaɓi almajiransa ƙwarai kada su gaya wa kowa shi ne Almasihu.