Matthew 16:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bitrus ya ja shi gefe ya fara tsawata masa yana cewa, “Sam, Ubangiji! Wannan ba zai taɓa faruwa da kai ba!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بِتْرُسْ يَجَاشِ غٜىٰڢٜىٰ طَيَ يَڢَارَ ڟَاوَتَا مَسَ يَنَ ثٜىٰوَ « اللَّهْ يَسَوَّڧٜىٰ، عُبَنْ‌غِجِ! وَنَّنْ بَذَيْ تَٻَ ڢَرُوَ دَكَيْبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Bitrus ya ja shi waje ɗaya, ya fara tsawata masa, ya ce, “Allah ya sawwaƙe, ya Ubangiji! Wannan har abada ba zai same ka ba!”