Matthew 16:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya juya ya ce wa Bitrus, “Rabu da ni, Shaiɗan! Kai abin sa tuntuɓe ne a gare ni; ba ka tunanin al’amuran Allah, sai dai al’amuran mutane.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِيسَىٰ يَجُويَ يَثٜىٰمَسَ «كَرَبُ دَنِے، كَيْ شَيْطَنْ! كَيْ مَيْسَا تُنْتُٻٜىٰنٜىٰ أَغَرٜىٰنِ، غَمَا كَنَ تُنَانِ كَمَرْ مُتُمْ نٜىٰ، بَكَمَرْ اللَّهْ بَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Yesu ya juya ya ce wa Bitrus, “Ka yi nesa da ni, ya Shaiɗan! Tarko kake a gare ni. Ba ka tattalin al'amuran Allah, sai dai na mutane.”