Matthew 16:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Gaskiya nake gaya muku, akwai waɗansu da suke tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba sai sun ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin mulkinsa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَڧِيڧَ إِنَ غَيَ مُكُ، أَݣَويْ وَطَنْسُ أَڟَيٜىٰ أَنَنْ دَ بَذَاسُ مُتُبَ، حَرْ سَيْ سُنْغَ ذُوَانْ طَنْ مُتُمْ ثِكِنْ مُلْكِنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Hakika, ina gaya muku, akwai waɗansu tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba, sai sun ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin Mulkinsa.”