Matthew 16:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka fara tattaunawa da junansu suna cewa, “Ko don ba mu kawo burodi ba ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَ ڢَارَ مَغَنَ دَ جُونَنْسُ سُنَ ثٜىٰوَ «كُواْ سَبُواْدَ بَمُكَٰوُاْ غُرَاسَ بَنٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka yi magana da juna suka ce, “Ba mu kawo gurasa ba fa!”