Matthew 17:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bitrus ya amsa ya ce, “Daga wurin waɗansu.” Yesu ya ce masa, “Wato, an ɗauke wa ’ya’yan ke nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ بِتْرُسْ يَأَمْسَ «دَغَ وُرِنْ وَطَنْسُ،» سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ «وَتُواْ، یَیَنْسُ بَاسَبِيَ كٜىٰنَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da kuma ya ce, “Daga wurin waɗansu,” sai Yesu ya ce masa, “Wato, 'ya'yan an ɗauke musu ke nan.