Matthew 17:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Bitrus ya ce wa Yesu, “Ubangiji, ya yi kyau da muke nan. In kana so, sai in kafa bukkoki uku, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بِتْرُسْ يَثٜىٰ وَ عِيسَىٰ « عُبَنْغِجِ ، يَيِݣَوْ دَمُكٜىٰ أَنَنْ وُرِنْ؞ عِدَنْ كَنَ سُواْ ذَنْ كَڢَ بُكُّواْكِ غُدَا عُكُ أَنَنْ، طَيَ دُواْمِنْكَ، طَيَ دُواْمِنْ أَنَّبِے مُوسَٰى، طَيَ كُمَ دُواْمِنْ أَنَّبِے إِلْيَاسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Bitrus ya ce wa Yesu, “Ya Ubangiji, ya kyautu da muke nan wurin. In kana so, sai in kafa bukkoki uku a nan, ɗaya taka, ɗaya ta Musa, ɗaya kuma ta Iliya.”