Matthew 17:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suna cikin gangarowa daga dutsen ke nan, sai Yesu ya umarce su cewa, “Kada ku faɗa wa kowa abin da kuka gani, sai bayan an tā da Ɗan Mutum daga matattu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ سُكٜىٰ سَوْكُواْوَ دَغَ تُدُنْ، عِيسَىٰ يَجَا مُسُ كُنّٜىٰ يَثٜىٰ «كَدَ كُغَيَ وَكُواْوَ أَبِنْدَ كُكَ غَنِ، سَيْ أَنْتَادَ طَنْ مُتُمْ دَغَ مَتَتُّو؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suna cikin gangarowa daga dutsen, sai Yesu ya kwaɓe su ya ce, “Kada ku gaya wa kowa abin da kuka gani, sai an ta da Ɗan Mutum daga matattu.”