Matthew 18:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sai maigidan ya kira wannan bawa. Ya ce, ‘Kai mugun bawa, na yafe duk bashin da nake binka domin ka roƙe ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَرْكِنْ كُوَ يَكِرَا بَاوَنْ يَثٜىٰ مَسَ، ‹كَيْ مُوغُنْ بَاوَ نٜىٰ؞ نَيَاڢٜىٰمَكَ دُكْ بَاشِنَّنْ سَبُواْدَ كَضُواْڧٜىٰنِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ubangiji nasa ya kira shi, ya ce masa, ‘Kai mugun bawa ne! Na yafe maka duk bashin nan saboda ka roƙe ni,