Matthew 18:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma duk wanda ya sa ɗaya daga cikin ƙananan nan da suka gaskata da ni ya yi zunubi, zai fiye masa a rataya babban dutsen niƙa a wuyarsa, a kuma nutsar da shi a zurfin teku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَمَّا ڢَا، دُكْ وَنْدَ يَسَا طَيَ دَغَ ثِكِنْ يَارَا ڧَنَانَنَّنْ دَ سُكَ غَسْكَتَادَنِے يَيِ ذُنُوبِ، ذَيْڢِوَ مُتُمِنْ أَ رَاتَيَ بَبَّنْ دُوڟٜىٰنْ نِڧَ أَوُيَنْسَ، عَكُمَ نُڟَرْ دَشِ عَتٜىٰكُ مَيْ ظُرْڢِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma fa duk wanda ya sa ɗaya daga cikin waɗannan 'yan yara masu gaskatawa da ni ya yi laifi, zai fiye masa a rataya babban dutsen niƙa a wuyarsa, a kuma nutsar da shi a zurfin teku.”