Matthew 19:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Yesu ya gama faɗin waɗannan abubuwa, sai ya bar Galili, ya tafi yankin Yahudiya a ɗaya gefen Urdun.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَغَمَ ڢَطِنْ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ، يَبَرْ يَنْكِنْ غَلِيلِ يَشِغَ يَنْكِنْ يَهُودِيَ، وَنْدَ يَكٜىٰ عَڧٜىٰتَرٜىٰنْ كُواْغِنْ يُواْدَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, da Yesu ya gama duk wannan magana, sai ya bar ƙasar Galili, ya shiga ta Yahudiya, wadda take ƙetaren Kogin Urdun.