Matthew 19:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce, “Ba kowa ba ne zai yarda da wannan magana, sai dai waɗanda aka yarda musu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يَثٜىٰ مُسُ «بَا كُواْوَنٜىٰ ذَيْ عِيَ طَوْكَ مَغَنَرْنَنْبَ، سَيْدَيْ وَطَنْدَ اللَّهْ يَيَرْدَ مُسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ya ce musu, “Ba duk mutum ne zai iya ɗaukar maganar nan ba, sai dai waɗanda aka yardar wa.