Matthew 19:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su, gama mulkin sama na irin waɗannan ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِيسَىٰ يَثٜىٰ مُسُ «كُبَرْ يَارَا ڧَنَانَا سُذُواْ وُرِينَ؞ كَدَ كُهَنَاسُ، غَمَا مُلْكٍ سَمَ نَ إِرِنْسُنٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu kuwa ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su. Ai, Mulkin Sama na irinsu ne.”