Matthew 19:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, fa, sai ga wani ya zo wurin Yesu ya tambaye shi ya ce, “Malam, wane abu mai kyau ne ya zama mini dole in yi don in sami rai madawwami?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنَانً سَيْ وَنِ يَذُواْ وُرِنْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ «مَلَمْ، وَنٜىٰ أَبُ مَيْݣَوْ نٜىٰ ذَنْيِ دُواْمِنْ إِنْسَامِ رَيْ نَهَرْ أَبَدَا؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ga wani ya matso wurinsa, ya ce, “Malam, wane aiki nagari ne da lalle zan yi in sami rai madawwami?”