Matthew 19:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Yesu ya ce wa almajiransa, “Gaskiya nake gaya muku, yana da wuya mai arziki yă shiga mulkin sama.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ وَ أَلْمَجِرَنْسَ «حَڧِيڧَ إِنَ غَيَ مُكُ، ذَيْذَمَ دَ وُيَ مَيْ أَرْزِڧِ يَشِغَ مُلْكٍ سَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce wa almajiransa, “Hakika, ina gaya muku, da wuya mai arziki ya sami shiga Mulkin Sama.