Matthew 19:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da almajiran suka ji wannan, sai suka yi mamaki ƙwarai. Suka yi tambaya suka ce, “To, wa zai sami ceto ke nan?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ أَلْمَجِرَنْ سُكَجِ حَكَ سَيْ سُكَيِ مَامَاكِ سُواْسَيْ، سُكَثٜىٰ «عِدَنْ حَكَنٜىٰ، تُواْ، وَ ذَيْسَامِ ثٜىٰتُواْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da almajiran suka ji haka, sai suka yi mamaki ƙwarai da gaske, suka ce, “To, in haka ne, wa zai sami ceto ke nan?”