Matthew 19:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya kalle su ya ce, “Ga mutum kam, wannan ba ya yiwuwa, amma ga Allah kuwa, dukan abubuwa masu yiwuwa ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِيسَىٰ يَدُوبٜىٰسُ يَثٜىٰ «غَ مُتَنٜىٰ كَمْ، بَذَيْ يِوُبَ، عَمَّا غَ اللَّهْ كُواْوَنٜىٰ أَبُ مَيْيِوُوَ نٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Yesu ya dube su, ya ce musu, “Ga mutane kam, ba mai yiwuwa ba ne, amma gun Allah kowane abu mai yiwuwa ne.”