Matthew 19:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta haka, ba sa ƙara zama biyu, sai dai ɗaya. Saboda haka abin da Allah ya haɗa fa, kada mutum yă raba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَرْ نَنْ غَبَ بَذَاسُ ذَمَ مُتُمْ بِيُبَ، سَيْدَيْ سُذَمَ كَمَرْ مُتُمْ طَيَ؞ سَبُواْدَ حَكَ، أَبِنْدَ اللَّهْ يَهَطَ، كَدَ وَنِ يَرَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Har nan gaba su zama ba jiki biyu ba ne, ɗaya ne. Abin da Allah fa ya gama, kada mutum ya raba.”